Ministan Awkaf na Masar ya yi jawabi ga jakadan kasar Sweden:
Alkahira (IQNA) A wata ganawa da ya yi da jakadan kasar Sweden a birnin Alkahira, ministan ma’aikatar kula da harkokin addinin musulunci ta kasar Masar, yayin da yake jaddada wajibcin mutunta addinai, ya ce: wulakanta kur'ani ya lalata martabar kasar Sweden a kasashen Larabawa da na Musulunci, don haka 'yan kasar Sweden sun yi wa kasar Sweden illa, dole ne gwamnati ta dauki matakin hana maimaita irin wadannan ayyuka."
Lambar Labari: 3489679 Ranar Watsawa : 2023/08/21
Kungiyar Jihadul Islami ta Falasdinu:
Kungiyar Jihadin Islama ta Palastinu ta sanar a safiyar yau Laraba a matsayin mayar da martani ga yunkurin neman shahada da matasan Palastinawa suka yi a gabashin birnin Kudus wanda ya yi sanadiyar raunata wasu da dama daga cikin yahudawan sahyuniya: ci gaba da laifukan mamaya zai mayar da wuta da wuta ga makiya.
Lambar Labari: 3489580 Ranar Watsawa : 2023/08/02
Tehran (IQNA) shekara ta 11 a jere, Saudiyya ta hana 'yan kasar Siriya zuwa aikin Hajjin.
Lambar Labari: 3487307 Ranar Watsawa : 2022/05/17
Tehran (IQNA) Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya, ya amince da kudurori guda uku kan warware batun Palastinu da babban rinjaye, da kuma bukatar gwamnatin sahyoniyawa ta janye daga yankunan da ta mamaye, da kuma matsayin birnin Kudus da ta mamaye.
Lambar Labari: 3486632 Ranar Watsawa : 2021/12/02
Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Palasdinawa ta Hamas ta fitar da wata sanarwa inda ta mayar da martani kan matakin da sakataren harkokin cikin gida na Burtaniya ya dauka na sanya kungiyar cikin 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3486579 Ranar Watsawa : 2021/11/19
Tehran (IQNA) mutane kimani miliyan 16 ne suka sami damar halartar juyayin 40 na shahadar Imam Husain (a) a birnin Karbala.
Lambar Labari: 3486363 Ranar Watsawa : 2021/09/28
Tehran (IQNA) Kungiyar Hamas ta kirayi Falastinawa da su hana yahudawa masu tsatsauran ra’ayi kutsa kai a cikin masallacin aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3485873 Ranar Watsawa : 2021/05/03
Tehran (IQNA) kungiyoyin Falastinawa sun gargadi masarautar Saudiyya kan yunkurin kulla alaka da yahudawan Isra'ila biyo bayan ziyarar Netanyahu a Saudiyya.
Lambar Labari: 3485396 Ranar Watsawa : 2020/11/24
Tehran (IQNA) an kara yawan na’urori masu aikin feshin maganin kashe kwayoyin cuta a cikin masallacin hramin Makka.
Lambar Labari: 3485277 Ranar Watsawa : 2020/10/15
Tehran (IQNA) Muhammad Alhabash alkalin alkalan Falastinu ya gargadi Isra’ila kan keta alfarmar masallacin aqsa.
Lambar Labari: 3484904 Ranar Watsawa : 2020/06/17
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun kai hari kan hubbaren annabi Yusuf (AS) da ke garin Nablus.
Lambar Labari: 3480920 Ranar Watsawa : 2016/11/08